Friday, December 5
Shadow

Da Duminsa:Biyo bayan shigar su Atiku, Shuwagabannin jam’iyyar ADC duk sun sauka daga mukamansu

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni daga babban birnin tarayya, Abuja na cewa, biyo bayan shigar hadakar jam’iyyun Adawa jam’iyyar ADC, shuwagabannin jam’iyyar duk sun ajiye mukamansu.

Lamarin ya farune a Shehu Musa Yar’Adua Centre dake Abuja.

Shugaban jam’iyyar Ralph Nwosu, ya tabbatar da hakan inda yace sun sauka ne dan yiwa shugabancin jam’iyyar garambawul.

Bayan saukarsu, an bayyana David Mark a matsayin sabon shugaban jam’iyyar sannan Rauf Aregbesola a matsayin sakataren jam’iyyar na riko.

Karanta Wannan  Shekara daya bayan da Gwamnatin Tinubu tace an gyarasu 'Har yanzu matatun man fetur na Fatakwal da Wari basu fara fitar da man fetur ba'

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *