
Wani sabon Rikici ya barke a majalisar wakilai ta Najeriya inda wani dan majalisa yayi magana a cikin lasifika/Amsa kuwwa cewa sun karbi kudi.
Daga baya, sauran wasu ‘yan majalisar sun fice daga majalisar suna fadar cewa APC barayi ne.
Lamarin ya farune yayin kokarin gyaran dokar zabe inda ake kokarin amincewa da a rika aika sakamakon zabe kai tsaye.