Friday, February 6
Shadow

Da Najeriya zata samu shuwagabanni 2 irin Tinubu da ta koma kamar Amurka>>Inji Gwamnan Edo, Monday Okpebholo

Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya bayyana cewa, da Najeriya zata samu shuwagabanni 2 kamar Bola Ahmad Tinubu da ta zama kasar Amurka wajan ci gaba.

Ya bayyana hakane ranar Laraba a wajan wani taron yakin zaben cike gurbi.

Ya kawo canje-canje irin su gyaran haraji da sauransu wanda yace tsari ne wanda ya kawowa kasarnan Ci gaba

Karanta Wannan  Gwamnatin tarayya ta kashe Naira Biliyan 38.2 wajan kula da IBB, Obasanjo, Yakubu Gowon da sauran tsaffin Shuwagabannin Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *