
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya bayyana cewa, da Najeriya zata samu shuwagabanni 2 kamar Bola Ahmad Tinubu da ta zama kasar Amurka wajan ci gaba.
Ya bayyana hakane ranar Laraba a wajan wani taron yakin zaben cike gurbi.
Ya kawo canje-canje irin su gyaran haraji da sauransu wanda yace tsari ne wanda ya kawowa kasarnan Ci gaba