Tuesday, April 14
Shadow

Da Najeriya zata samu shuwagabanni 2 irin Tinubu da ta koma kamar Amurka>>Inji Gwamnan Edo, Monday Okpebholo

Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya bayyana cewa, da Najeriya zata samu shuwagabanni 2 kamar Bola Ahmad Tinubu da ta zama kasar Amurka wajan ci gaba.

Ya bayyana hakane ranar Laraba a wajan wani taron yakin zaben cike gurbi.

Ya kawo canje-canje irin su gyaran haraji da sauransu wanda yace tsari ne wanda ya kawowa kasarnan Ci gaba

Karanta Wannan  Kalli Hotunan Sanata Prof. Okorie Ani daga jihar Ebonyi yana baiwa mutanen mazabarsa tallafin Tukunyar dafa abinci

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *