Friday, December 26
Shadow

Gwamnatin Tarayya tace ba zata iya gano inda Tshàgyèràn Dhàjì masu nuna kudi da màkàmàì a Tiktok suke ba

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, ba zata iya bibiyar inda tshageran Dhajin masu nuna kudi da makamai a Tiktok suke ba.

Me magana da yawun shugaban kasa, Daniel Bwala ne ya bayyana hakan a wata hira da aka yi dashi a gidan Rediyo me suna Nigerian Info.

Yace duk wani me amfani da yanar gizo a fadin Najeriya sun san inda yake zasu iya bibiya da zuwa inda yake dan a kamashi.

Yace amma su tshageran Dhajin suna amfani da manhajar yanar gizo ta Starlink ce wadda gwamnati bata iya bibiyarta shiyasa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Kalli Yanda cacar bakin Adam A. Zango da Tijjani Asase ta kasance

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *