
Gwamnatin tarayya na shirin rage harajin da take karba na shigo da kaya daga kasashen waje da kaso 7.
Shugaban hukumar Kwastam, Bashir Adeniyi ne ya bayyana hakan a wajan wani taro da aka gudanar.
Yace hakan zai taimaka wajan jawo hankalin masu zuba jari zuwa Najeriya.