Monday, August 10
Shadow

Gwamnatin Tarayya zata rage Harajin da take karba na shigo da kaya daga kasashen waje

Gwamnatin tarayya na shirin rage harajin da take karba na shigo da kaya daga kasashen waje da kaso 7.

Shugaban hukumar Kwastam, Bashir Adeniyi ne ya bayyana hakan a wajan wani taro da aka gudanar.

Yace hakan zai taimaka wajan jawo hankalin masu zuba jari zuwa Najeriya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo da hotuna yanda mayakan Kungiyar ÌPÒB dake son kafa kasar Bìàfrà suka kashe sojojin Najeriya 2 kuma suka kwace kayan aikin sojojin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *