Saturday, December 13
Shadow

Gwanin ban Tausai: Kalli Bidiyon yanda kasa ta rufta da mutane a wajan hakar ma’adanai a jihar Naija, Mutane 30 sun mutu

Rahotanni sun gabata cewa, kasa ta rufta da mutane a Galadima Kogo dake karamar hukumar Shiroro ta jihar Naija.

mutane 30 ne suka rasu a lamarin.

Wannan bidiyon faruwar lamarin ne.

https://www.youtube.com/watch?v=PmI9WGNdt2o?si=C7kkcZ4IXjJtImWf

Allah ya jikan musulmi

Karanta Wannan  ‘Yan Bindiga sun kashe mutane 7 da sace 150 a Munya jihar Naija saidai an kashe ‘yan Bindigar guda 25

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *