
Sanata Dino Melaye ya bayyana cewa, ya tuna irin wahalar da Abubakar Malami ya bashi a lokacin yana ministan shari’a.
Yace kullun suna kotu.
Yace amma ya godewa Allah yanzu gashi Malami ne a Gidan yari da iyalinsa, Yace yana masa fatan Alheri.

Sanata Dino Melaye ya bayyana cewa, ya tuna irin wahalar da Abubakar Malami ya bashi a lokacin yana ministan shari’a.
Yace kullun suna kotu.
Yace amma ya godewa Allah yanzu gashi Malami ne a Gidan yari da iyalinsa, Yace yana masa fatan Alheri.