Tuesday, February 24
Shadow

Har yanzu fa Jirgin saman C-130 da sojojin mu 11 na hannun kasar Burkina Faso bata sakosu ba>>Inji Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin Tarayya ta hayyana cewa, har yanzu kasar Burkina Faso bata sako sojoji 11 da jirgin samansu da suka kama ba.

Ministan Harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar ne ya bayyana hakan a wajan taron Kungiyar ECOWAS.

A baya dai wasu Rahotanni sun ce an sakosu amma kuma yanzu Gwamnati ta musanta wadancan rahotannin.

Tuggar yace suna tattaunawa kan yanda za’a shawo kan lamatin ta hanyar lalama.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Ina Godiya da ziyara da addu'o'inku, ina kara samun sauki>>Adam A. Zango

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *