Wednesday, December 10
Shadow

Hoto:Ni dai zan so diyata ta zama ‘yar madigo dan kada ta yi mu’amala da maza>>Inji Wannan matar

Wata Mahaifiya ta bayyana cewa ita zata so ‘ya’yanta su zama ‘yan Madigo dan kada su yi ma’amala da maza.

Ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta inda tace sauran mata ma tana basu shawarar su zama ‘yan madigo dan gujewa ma’amala da maza.

Ta bayyana hakane a matsayin martani kan kisan da wani mutum dan kungiyar asiri yawa ‘yan mata 2.

Karanta Wannan  Akwai yiyuwar Tinubu ba zai so sauka daga Mulki ba, zai so ci gaba da zama shugaban Najeriya har karshen rayuwarsa>>Inji El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *