Friday, December 5
Shadow

Hotuna:A yayin da ake fama a Najeriya Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kaddamar da sabon ofishinsa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kaddamar da sabon ofishinsa a Abuja.

Ya bayyana cewa kaddamar da ofishin nasa na daya daga cikin alkawuran da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yayi.

Karanta Wannan  Yanzu-Yanzu:EFCC ta kafa kwamiti dan binciken tsohon gwamnan jihar Kaduna malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *