Wednesday, March 25
Shadow

Hotuna:A yayin da ake fama a Najeriya Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kaddamar da sabon ofishinsa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kaddamar da sabon ofishinsa a Abuja.

Ya bayyana cewa kaddamar da ofishin nasa na daya daga cikin alkawuran da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yayi.

Karanta Wannan  YANZU-YANZU: Kotu Ta Rushe Dokar Da Ta Tsige Aminu A Matsayin Sarkin Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *