Friday, January 23
Shadow

Hotuna:A yayin da ake fama a Najeriya Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kaddamar da sabon ofishinsa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kaddamar da sabon ofishinsa a Abuja.

Ya bayyana cewa kaddamar da ofishin nasa na daya daga cikin alkawuran da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yayi.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Shugaban kasar Burkina Faso, Ibrahim Traore ya haramta kallin fina-finan bàťśà a kasarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *