Thursday, March 26
Shadow

Hotunan dan shekaru 60 daya nemi auren ‘yar shekaru sha shida sun dauki hankula, wasu dai sun ce kudi gareshi shiyasa

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wani mutum dan shekaru 60 da wata da aka bayyanata a matsayin ‘yar shekaru 16 sun bayyana a kafafen sada zumunta suna soyayya.

An ga yanda mutumin ya saka mata zobe a hannu yana nunawa alamar ta amince da soyayyarsa.

Lamarin dai ya jawo cece-kuce, musamman kasancewarsu kirista inda da dama ke cewa da musulmai ne da ba karamin zagi zasu sha ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon irin Godiyar da Adam A. Zango yawa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima da ya bashi kyautar Mota

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *