Saturday, March 15
Shadow

Hotunan dan shekaru 60 daya nemi auren ‘yar shekaru sha shida sun dauki hankula, wasu dai sun ce kudi gareshi shiyasa

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wani mutum dan shekaru 60 da wata da aka bayyanata a matsayin ‘yar shekaru 16 sun bayyana a kafafen sada zumunta suna soyayya.

An ga yanda mutumin ya saka mata zobe a hannu yana nunawa alamar ta amince da soyayyarsa.

Lamarin dai ya jawo cece-kuce, musamman kasancewarsu kirista inda da dama ke cewa da musulmai ne da ba karamin zagi zasu sha ba.

Karanta Wannan  Hotuna: Dandazon Jama’a Sun Halarci Zaman Fadan Sarki Aminu Ado A Yau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *