Tuesday, April 7
Shadow

Hukumar Hisbah ta Kano ta kama mutane 25 inda namiji ke shirin auren Namiji a Kano

Rahotanni sun bayyana cewa, Hukumar Hisbah a Jihar Kano ta kama mutane 25 dake shirin kulla auren Namiji da Namiji.

An kamasu ne a Fatima Event Center dake Hotoro ranar Lahadi.

Mataimakin Kwamanda na Hisbah, Mujahedeen Aminudeen ne ya bayyana hakan ga manema labarai.

Yace daga cikin wadanda aka kama akwai maza 18, mata 7.

Yace sun samu bayanan sirri ne kan daura auren ‘yan Luwadin.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon abinda Shugaban Amurka, Donald Trump yace akan matar shugaban kasa, Remi Tinubu da ya dauki hankula

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *