Wednesday, September 2
Shadow

Hukumar Hisbah ta Kano ta kama mutane 25 inda namiji ke shirin auren Namiji a Kano

Rahotanni sun bayyana cewa, Hukumar Hisbah a Jihar Kano ta kama mutane 25 dake shirin kulla auren Namiji da Namiji.

An kamasu ne a Fatima Event Center dake Hotoro ranar Lahadi.

Mataimakin Kwamanda na Hisbah, Mujahedeen Aminudeen ne ya bayyana hakan ga manema labarai.

Yace daga cikin wadanda aka kama akwai maza 18, mata 7.

Yace sun samu bayanan sirri ne kan daura auren ‘yan Luwadin.

Karanta Wannan  Tinubu Akwai Zalamar Mulki, Yanzu duk wahalar rayuwa da matsalar tsaro da sauransu da 'yan Najeriya ke ciki bai dameshi ba, zarcewa akan kujerar mulki ce a gabanashi? Inji Jam'iyyar PRP

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *