Tuesday, November 18
Shadow

Hukumar Hisbah ta Kano ta kama mutane 25 inda namiji ke shirin auren Namiji a Kano

Rahotanni sun bayyana cewa, Hukumar Hisbah a Jihar Kano ta kama mutane 25 dake shirin kulla auren Namiji da Namiji.

An kamasu ne a Fatima Event Center dake Hotoro ranar Lahadi.

Mataimakin Kwamanda na Hisbah, Mujahedeen Aminudeen ne ya bayyana hakan ga manema labarai.

Yace daga cikin wadanda aka kama akwai maza 18, mata 7.

Yace sun samu bayanan sirri ne kan daura auren ‘yan Luwadin.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Matar shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta dauki Rahama Saidu aiki, saidai ana ta cece-kucen cewa bata dace da aikin ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *