Saturday, December 13
Shadow

Ina son kudi sosai, duk wanda yace maka baya son kudi danbanzan makaryaci ne>>Inji Wike

Ministan babban Birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa, yana da son kudi.

Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a kafar Channels TV inda yace duk wanda yace maka baya son kudi to makaryaci ne.

Wike ya bayyana cewa, babu abinda mutum zai yi ba tare da neman kudi ba a wannan zamani dan haka suna da matukar muhimmanci a rayuwar dan adam.

Wike yace ya taso gidan rufin Asiri ba zai ce masu kudi bane su sosai.

Karanta Wannan  Bidiyo: RIKICIN APC: Lamarin Fa Ya Wuce Tunani, Domin An Nuno Gwamna Zulum A Fusace Ana Rarrashinsa, An Kuma Hango Wani Ya Daga Kujera Ya Maka Wani, Inda Kuma Aka Kyallaro Wani Ya Tube Malam-Malam Yana Kai Naushi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *