Thursday, March 5
Shadow

Jam’iyyar Apc Ta lashe duk Zaben Kananan hukumomin jihar kaduna

Shugabar Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Jihar Kaduna (KAD-SIECOM), Hajiya Hajara Mohammed ta bayyana jam’iyyar APC a matsayin wacce ta lashe dukkan kujerun shugabannin kananan hukumomi 23 da kuma kujerun kansiloli 255 na jihar.

A baya Gwamnan Jihar kaduna Mal Uba sani Yasha alawashin lashe Zaben Kananan hukumomin.

Karanta Wannan  Bazan taba bayar da kudi dan yiwa mutane auren gata a mazabata ba saboda bana son ganin karin yara da yawa>>Inji Dan majalisar Tarayya, Bello El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *