Wednesday, March 25
Shadow

Jam’iyyar Apc Ta lashe duk Zaben Kananan hukumomin jihar kaduna

Shugabar Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Jihar Kaduna (KAD-SIECOM), Hajiya Hajara Mohammed ta bayyana jam’iyyar APC a matsayin wacce ta lashe dukkan kujerun shugabannin kananan hukumomi 23 da kuma kujerun kansiloli 255 na jihar.

A baya Gwamnan Jihar kaduna Mal Uba sani Yasha alawashin lashe Zaben Kananan hukumomin.

Karanta Wannan  Tinubu ya dawo da zaman lafiya a Arewa-maso-Yamma, inji Gwamnan Kaduna, Uba Sani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *