Friday, January 23
Shadow

Jam’iyyar Apc Ta lashe duk Zaben Kananan hukumomin jihar kaduna

Shugabar Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Jihar Kaduna (KAD-SIECOM), Hajiya Hajara Mohammed ta bayyana jam’iyyar APC a matsayin wacce ta lashe dukkan kujerun shugabannin kananan hukumomi 23 da kuma kujerun kansiloli 255 na jihar.

A baya Gwamnan Jihar kaduna Mal Uba sani Yasha alawashin lashe Zaben Kananan hukumomin.

Karanta Wannan  Tsadar Rayuwa: Yanzu Tukunyar Shinkafa dafa duka Sai an kashe mata Naira 25,000 ake samun yanda ake so>>Inji SBM

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *