Wednesday, March 18
Shadow

Ji yanda wata Matar aure me ‘ya’ya 3 data je wajan Saurayinta Tshàgyèràn Dhàjì suka kamata, sun nemi Kudin Fànsàr Naira Miliyan 50

Wata Matar aure da ta wa mijinta karyar zuwa Ibadan, ta wuce Abuja wajan Saurayinta.

Saidai ‘yan Bindiga sun yi garkuwa da ita inda suka nemi kudin Fansa har Naira Miliyan 50.

Saurayin dai ya ce bashi da kudin, inda mijin shi kuma yace ba zai biya ba, inda yaran ke ta kuka.

Karanta Wannan  Kotu ta hana tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello Fasfo dinsa inda yace yana son ya je kasar waje a duba lafiyarsa, Saidai kotun tace bai bayar da hujjar cewa Likitocin Najeriya ba zasu iya magance rashin lafiyar tashi ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *