Friday, December 26
Shadow

Jikina yana Bari, inason in Tambayi Ahmed Musa ya ban kyautar Naira Miliyan 10>>Inji Mansurah Isah

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa kuma Tsohuwar matar Sani Musa Danja, Mansurah Isah ta bayyana cewa tana rokon Tauraron kwallon Najeriya, Ahmed Musa ya bata kyauta Naira Miliyan 10.

Ta roki masoyan ta a kafafen sada zumunta dasu tayata rokon Ahmed Musa ya bata wannan kyauta.

Ta yi alkawarin cewa idan ya bata, zata baiwa mutane kyautar Naira Miliyan daya daga ciki.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Ashe tun a watan Yuni an yi Bidiyo aka nuna cewa an sace karafan titin jirgin kadan Abuja zuwa Kaduna amma ba'a dauki mataki ba, jirgin ya ci gaba da jigila

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *