Tuesday, May 19
Shadow

Jikina yana Bari, inason in Tambayi Ahmed Musa ya ban kyautar Naira Miliyan 10>>Inji Mansurah Isah

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa kuma Tsohuwar matar Sani Musa Danja, Mansurah Isah ta bayyana cewa tana rokon Tauraron kwallon Najeriya, Ahmed Musa ya bata kyauta Naira Miliyan 10.

Ta roki masoyan ta a kafafen sada zumunta dasu tayata rokon Ahmed Musa ya bata wannan kyauta.

Ta yi alkawarin cewa idan ya bata, zata baiwa mutane kyautar Naira Miliyan daya daga ciki.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: ina cikin malaman da aka rika biya kudi suna tallata takarar Muslim Muslim

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *