Sunday, January 11
Shadow

Ka Mayarwa Da PDP Da Sauran Ma’aikatun Da Ka Karbe Musu Ofisoshinsu, Amma Ka Tabbatar Sun Biya Harajin Nan Da Makonni Biyu, Umarnin Tinubu Ga Ministan Abuja, Wike

Ka Mayarwa Da PDP Da Sauran Ma’aikatun Da Ka Karbe Musu Ofisoshinsu, Amma Ka Tabbatar Sun Biya Harajin Nan Da Makonni Biyu, Umarnin Tinubu Ga Ministan Abuja, Wike.

Gine-gine 4,794 ne aka samu da wannan laifi.

Saidai shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya ce a bude gine-gine da aka rufe saboda rashin biyan Harajin inda yace ya basu Kwanaki 14 su biya.

Karanta Wannan  Buhari Bai Taba Son Tinubu A Matsayin Shugaban Ƙasa Ba, Bai Taba Amincewa Da Osinbajo Ba – Sule Lamido

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *