Friday, December 26
Shadow

Kalli Bidiyo: An zakulo Bidiyo inda Gwamna Uba Sani ya taba cewa El-Rufai ne ya horas dashi a siyasa

Kalaman Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani na cewa El-Rufai ba me gidansa ne a siyasnce ba sun jawo cece-kuce.

Gwamna Uba Sani ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi a Channels TV inda yace shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da Lauya Gani Fawehinmi ne iyayen gidansa a Siyasa.

Saidai hakan yasa wasu komawa baya a tarihi inda suka zakulo wata tsohuwar magana da Gwamnan ya taba yi inda yace El-Rufai me gidansa ne a siyasa.

Kalli Bidiyon anan

Karanta Wannan  Muna matukar godiya da hakuri da kuke yi da wahalar da tsare-tsaren gwamnatin mu suka jefa ku ciki amma yanzu lamura sun fara Gyaruwa>>Gwamnatin Tarayya ga 'yan Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *