Sunday, May 25
Shadow

Kalli Bidiyo: Cikin sheshshekar kuka wannan matar tana rokon Dan Allah wani ya fito ya aureta, tace Wallahi ta tuba ba zata kara yin rawar badala a intanet ba, tace kuma zata baiwa duk wanda ya yadda ya aureta naira Miliyan 20

Wannan matar dake da shekaru sama da 40 ta fito tana kuka tana cewa ta tuba da rawar badala da take yi a kafafen sada zumunta.

Matar tace yanzu mijin aure take nema.

Tasha Alwashin bayar da Naira Miliyan 20 ga duk wanda zai aureta:

Kalli Bidiyon a kasa:

Ko kana ciki?

Karanta Wannan  Gane Mini Hanya: Babu yarjejeniyar karɓa-karɓa a tsakanina da Atiku - Kwankwaso

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *