
Wannan matar dake da shekaru sama da 40 ta fito tana kuka tana cewa ta tuba da rawar badala da take yi a kafafen sada zumunta.
Matar tace yanzu mijin aure take nema.
Tasha Alwashin bayar da Naira Miliyan 20 ga duk wanda zai aureta:
Kalli Bidiyon a kasa:
Ko kana ciki?