
Daya daga cikin wadanda ake bayyana cewa sune suka auri Rahama Sadau me suna Abdullahi Aliyu ya fito ya bayyana cewa bashine mijin Rahama ba.
Yace tabbas suna da alaka me kyau tsakaninsa da Rahama Sadau.
Saidai yace bashine ya aureta ba dan hotunansu da ake yadawa sun kai kusan shekaru 6 da dauka ba sabbin hotuna bane.
Ya kara da cewa, Mijin Rahama Sadau ba dan Najeriya bane, dan kasar Chinane.
Kuma nan gaba kadan za’a ganshi.