Thursday, February 26
Shadow

Kalli Bidiyo: Duk da Bidiyon da ya watsu kowa yaga abinda ya faru, Wike ya ce karya ake masa bai Zhagi Sojan Ruwa AM Yerima ba

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa, karya ake masa bai zagi sojoji ba a karawarsa da sojan Ruwa, AM. Yerima.

Wike ya bayyana hakane a ganawa da manema labarai inda ya fadi cewa ya tallafawa ayyukan jami’an tsaro a matsayin Ministan Abuja da yayi.

Saidai Sanata Dino Melaye ya bayyana mamaki da jin abinda Wiken yake fada.

Karanta Wannan  Shaida ya gayawa kotu cewa Tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello bashi da hannu a maganar siyan gidan Naira Miliyan dari biyar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *