Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Duk da Bidiyon da ya watsu kowa yaga abinda ya faru, Wike ya ce karya ake masa bai Zhagi Sojan Ruwa AM Yerima ba

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa, karya ake masa bai zagi sojoji ba a karawarsa da sojan Ruwa, AM. Yerima.

Wike ya bayyana hakane a ganawa da manema labarai inda ya fadi cewa ya tallafawa ayyukan jami’an tsaro a matsayin Ministan Abuja da yayi.

Saidai Sanata Dino Melaye ya bayyana mamaki da jin abinda Wiken yake fada.

Karanta Wannan  Wani tsohon Gwamna ne daga kudancin Najeriya ake zargi da daukar Nauyin yiwa shugaba Tinubu juyin Mhulki, Ana shirin fara bincikensa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *