
Dakataccen Gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara ya dawo gida Najeriya bayan makonni 2 yana hutawa a kasashen waje.
Da misalin karfe 7 na yammacin Ranar Juma’a ne Fubara ya sauka a birnin Fatakwal na jihar Rivers.
Rahotanni sun bayyana cewa, yayi hutunne a kasar Jamus.