Saturday, August 8
Shadow

Kalli Bidiyo: Gwamnan Rivers da Tinubu ya dakatar, Fubara ya dawo Najeriya bayan kwashe makonni 2 yana hutu a kasashen waje

Dakataccen Gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara ya dawo gida Najeriya bayan makonni 2 yana hutawa a kasashen waje.

Da misalin karfe 7 na yammacin Ranar Juma’a ne Fubara ya sauka a birnin Fatakwal na jihar Rivers.

Rahotanni sun bayyana cewa, yayi hutunne a kasar Jamus.

Karanta Wannan  Gani a wajan aiki kuma ina kallon wasan World Cup amma wasu na can daji suna wahala>>Sojan Amurka dan Asalin Najeriya yawa Sojojin Najeriya tsiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *