Friday, January 16
Shadow

Kalli Bidiyo: Matashi me suna Abdullahi, wada yace shi dan Izala ne, ya bar Musulunci inda ya koma Kirista

Wani matashi daga jihar Katsina wanda yace ya fito ne daga garin Radda na jihar katsina kuma da uwane a wajan gwamnan Katsina watau Dikko Raddah ya koma Kirista.

Matashin wanda yace sunansa Abdullahi yace ya koma Kirista ne a Makaranta bayan da ya fara karanta Baibul ya kuma fahimceshi.

Matashin yace da ya gayawa mahaifiyarsa ta dauki abin da wasa amma daga baya da aka ga da gaske yake, an kamashi an daure tsawon watanni indaa yace amma duk da haka bai koma musulmi ba.

https://www.tiktok.com/@chizo_1_germany/video/7559944553420295446?_t=ZS-90VjSzhe8RM&_r=1
Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Bayan da ya cewa Mabiyansa Gobe, Kirsimeti za'a tashi Qiyama suka sayar da kadarorinsu, Faston nan na qasar Ghana ya siyo sabuwar mota kirar Mercedes Benz 2025 akan Dala $89,000

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *