Wednesday, April 8
Shadow

Kalli Bidiyo: Shugaban Najeriya, Bola Ahmad Tinubu yana tunanin kasar Faransa ce zata bashi mulki karo na 2 shiyasa yake musu biyayya>>Inji Shugaban Nijar

Shugaban mulkin soji na kasar Nijar, Tchani ya yi zargin cewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu na Najeriya, yana tunanin kasar faransa ce zata bashi damar sake cin zabe a shekarar 2027.

Yace dalili ma kenan da shugaba Tinubu kewa kasar ta Faranaa biyayya.

Ya bayyana hakane a wara hira ta musamman da aa yi dashi inda ya bayyana irin gudummawar da kasar Nijar ta baiwa Najeriya a shekarun baya.

https://www.tiktok.com/@habibou.adamou..227/video/7560880169209171212?_t=ZS-90XH5ls0HdB&_r=1
Karanta Wannan  Mahaukaciyace kawai da bata da rabon arziki dana zaice yana son dirka mata cikin shege amma tace bata yadda ba>>Inji Mahaifin me kudin Duniya Elon Musk dake da 'ya'ya 13 wanda kusan duk ba ta hanyar aure ya samesu ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *