Thursday, June 5
Shadow

Kalli Bidiyo yanda maza ke shiga bayin mata har aka kama wasu suna Ziynaa a kasar Saudiyya

Babban Malamin Addinin Islama, Sheikh Abdallah Gadon kaya ya bayyana cewa abinda wasu alhazai suke yi basa kyautawa.

Ya bayyana hakane a wajan wata lacca da yakewa Alhazai.

Yace akwai shekarar da aka kama wata Hajiya da Alhaji suna Zina a ban daki.

Hakanan yace yanzu haka ana samun maza suna shiga ban dakin mata sa sunan wai sun matsu, musamman da dare.

Karanta Wannan  Da Wannan Wahalar Da Ake Ciki A Nijeriya, Da Śhèìķ Źàkźàķý Aka Baiwa Jagorancin Kasar Nan, Da Yanzu An Samu Salama, Inji Wannan Baiwar Allah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *