Friday, December 26
Shadow

Kalli Bidiyo: Yayin da ‘ya’yanmu ke zuwa makaranta, ‘ya’yan wasu shuwagabannin sai zuwqar hayaki suka iya>>Inji Ganduje

Tsohon gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa, yayin da ‘ya’yansu ke zuwa makaranta, ‘ya’yan wasu sai zukar hayaki suke.

Ya bayyana hakane a wajan wani taro da ya halarta.

Wasu dai sun rika cewa da Kwankwaso yake.

Karanta Wannan  Yanda Mutanen Karkara suka fi na Birni zuwa aikin Hajjijn bana ya kawo cece-kuce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *