Friday, January 16
Shadow

Kalli Bidiyo: Yayin da ‘ya’yanmu ke zuwa makaranta, ‘ya’yan wasu shuwagabannin sai zuwqar hayaki suka iya>>Inji Ganduje

Tsohon gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa, yayin da ‘ya’yansu ke zuwa makaranta, ‘ya’yan wasu sai zukar hayaki suke.

Ya bayyana hakane a wajan wani taro da ya halarta.

https://twitter.com/tudunwada__mi/status/1969531475126063420?t=IQY5mUsO_743N9jZ8kUYAA&s=19

Wasu dai sun rika cewa da Kwankwaso yake.

Karanta Wannan  Gwamna Dikko Raɗɗa zai fara biyan Limaman Coci alawus-alawus, zai ɗauki Malaman da za su karantar da addinin kiristanci a Katsina

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *