Thursday, March 26
Shadow

Kalli Bidiyon abinda Kwankwaso yayi a yau dinna bayan da Abba ya fita daga NNPP

A yaune, Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya fita daga jam’iyyar NNPP a hukumance inda ya bayyana dalilin rashin zaman lafiya a jam’iyyar.

Bayan hakan, An ga Kwankwaso ya fito bainar jama’a inda dandazon masoyansa suka taru suna nuna masa goyon baya.

Karanta Wannan  DAƊUMI-ƊUMI: Ƙungiyar Dalibai Ta Ƙasa Za Ta Gudanar Da Źanga-Źànģa A Ranar 15 Ga Wannan Wata Kan Ƙarin Kuɗin Man Fetur

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *