Saturday, April 18
Shadow

Kalli Bidiyon abinda Kwankwaso yayi a yau dinna bayan da Abba ya fita daga NNPP

A yaune, Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya fita daga jam’iyyar NNPP a hukumance inda ya bayyana dalilin rashin zaman lafiya a jam’iyyar.

Bayan hakan, An ga Kwankwaso ya fito bainar jama’a inda dandazon masoyansa suka taru suna nuna masa goyon baya.

Karanta Wannan  An dakatar da dan Bautar Kasa bayan da ya bayyana cewa Zai Aikata Alfasha da dalibai mata saboda ya gansu da Manyan Nòwnùwà da Manyan Màzàunàì a Jihar Kaduna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *