Tuesday, February 24
Shadow

Kalli Bidiyon Abinda matasa a jihar Edo sukawa fastar yakin neman zaben shugaba Tinubu

An ga matasa na yàgà fastar yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Matasan sun fito zanga ne inda suka nuna fushinsu game da matsalar tsaro data addabi yankunansu.

Karanta Wannan  Gwamnatin jihar Bauchi ta tallafawa tubabbun mata 100 Karuwai da koyon sana'a

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *