Tuesday, February 10
Shadow

Kalli Bidiyon: Wike yayi martani kan kiran da ake cewa, shugaba Tinubu ya saukeshi daga Ministan Abuja

Ministan babban Birnin Tarayya, Abuja, Nyesom Wike yayi martani game da neman a saukeshi daga mukaminsa.

Yace masu kiraye-kirayen su kwantar da hankalinsu wanda ya nasashi ne ke da wannan ikon, idan yaga cewa baya aikata abinda ya dace, to shine zai saukeshi.

Ya kara da cewa amma shi yasan yana yin abinda ya kamata a matsayin Ministan Abuja.

Karanta Wannan  YANZU-YANZU: Magoya Bayan Sarki Sanusi II Sun Yi Wa Gwamna Abba Kyakkyawar Tarya A Hanyarsa Ta Dawowa Daga Filin Jirgi A Safiyar Yau Domin Nuna Farin Cikinsu Da Sake Nadin Sabon Sarkin Kanò

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *