Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon Abinda matasa a jihar Edo sukawa fastar yakin neman zaben shugaba Tinubu

An ga matasa na yàgà fastar yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Matasan sun fito zanga ne inda suka nuna fushinsu game da matsalar tsaro data addabi yankunansu.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Kalaman Dr. Hussain na cewa yana son shiga Aljannah ba tare da ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ba Jahilci ne da Hauka>>Inji Baffa Hotoro

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *