Wednesday, April 29
Shadow

Kalli Bidiyon Abinda matasa a jihar Edo sukawa fastar yakin neman zaben shugaba Tinubu

An ga matasa na yàgà fastar yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Matasan sun fito zanga ne inda suka nuna fushinsu game da matsalar tsaro data addabi yankunansu.

Karanta Wannan  Sabon Bincike ya gano cewa cin nama na kawar da damuwa da tsananin bacin rai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *