
Wani Bidiyon me kudin Najeriya, Aliko Dangote a Kano ya dauki hankula.
An ga wani bawan Allah nanmasa ihun Kudi.
Da yawa dai sun ce hakan rashin Tarbiyya ne inda wasu kuma suka ce Talauci ne ke damunshi.
Dangoten dai ya wuce Abinsa.
Wani Bidiyon me kudin Najeriya, Aliko Dangote a Kano ya dauki hankula.
An ga wani bawan Allah nanmasa ihun Kudi.
Da yawa dai sun ce hakan rashin Tarbiyya ne inda wasu kuma suka ce Talauci ne ke damunshi.
Dangoten dai ya wuce Abinsa.