Thursday, December 25
Shadow

Kalli Bidiyon: Amurka idan bata jefor Nokiliya Najeriya ba bata tsoron Allah>>Inji Sarkin Waka

Tauraron mwakin Hausa, Naziru Ahmad Sarkin Waka ya bayyana cewa Amurka ta kawo duk harin da zata kawo Najeriya musulmin Najeriya da Allah ya dogara.

Naziru na martanine ga barazanar shugaban kasar Amurka, Donald Trump ta kawo hari Najeriya kan ‘yan ta’adda.

Yace dama dadin me ya ragewa Talakan Najeriya dan haka shi dai baya jin tsoro.

Kalli Bidiyonsa anan:

Kalli Bidiyon anan

https://twitter.com/sarkinwaka_/status/1985637998197698792?t=WTa8Z_t9n5FkHrf9ybij2A&s=19
Karanta Wannan  Duk budurwar da Saurayi ya aika mata da kudin mota da niyyar cewa ta je ta sameshi amma ta ki zuwa zata iya fuskantar hukunci, Hukumar 'yansandan Najeriya ta gargadi 'yan mata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *