Thursday, January 22
Shadow

Kalli Bidiyon: Amurka idan bata jefor Nokiliya Najeriya ba bata tsoron Allah>>Inji Sarkin Waka

Tauraron mwakin Hausa, Naziru Ahmad Sarkin Waka ya bayyana cewa Amurka ta kawo duk harin da zata kawo Najeriya musulmin Najeriya da Allah ya dogara.

Naziru na martanine ga barazanar shugaban kasar Amurka, Donald Trump ta kawo hari Najeriya kan ‘yan ta’adda.

Yace dama dadin me ya ragewa Talakan Najeriya dan haka shi dai baya jin tsoro.

Kalli Bidiyonsa anan:

Kalli Bidiyon anan

https://twitter.com/sarkinwaka_/status/1985637998197698792?t=WTa8Z_t9n5FkHrf9ybij2A&s=19
Karanta Wannan  Duk dan siyasar da yasan abinda yake ba zai koma Jam'iyyar APC ba, masu koma kuwa suna yi ne dan samun na Abinci>>Tambuwal

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *