Friday, January 16
Shadow

Kalli Bidiyon: Ana ta kiran jami’an tsaro su kama wannan malamin biyo bayan kalaman da yayi akan rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Ana ta kiraye-kirayen jami’an tsaro su kama wannan malamin saboda kalaman da yayi Biyo bayan rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi.

Da yawan masu kiran sun ce irin kalaman da yake yi na kamanceceniya da na masu tsaurin ra’ayin addini irin su kungiyar Bòkò Hàràm da ÌŚWÀP.

Daya daga cikin masu kiran a yi bincike akan malamin shine Zagazola Makama wanda yace duk da ba’a samu wata alaqa tsakanin malamin da wata kungiyar ta’addanci ba amma ya kamata a bicikeshi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo Da Duminsa: Gawar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ta iso Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *