Monday, December 15
Shadow

Kalli Bidiyon Da Duminsa:Yanda Matar shugaban kasa, Remi Tinubu ta kùnyàtà gwamnan jihar Osun yayin da yake tsaka da jawabi tace ta bashi minti 5 ya gama jawabin da yake ya wuce ya ishesu

Matar shugaban kasa, Remi Tinubu ta kunyata Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke yayin da yake jawabi a wajan taro.

Ta taso ta sameshi tace ta gaggauta ya kammala jawabinsa ta bashi mintuna 5 ya ishesu da wake-wake.

An ga ta gaya masa hakan cikin bacin rai tana nuna masa yatsa, kamar danta.

Bidiyon dai ya jawo cece-kuce inda wasu ke cewa bai kamata tawa gwamna guda haka ba.

Karanta Wannan  Bama son Talakawa: Duk wanda zai zo kasarmu cirani sai yana da Miliyan 17>>Inji Kasar Canada

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *