Saturday, June 27
Shadow

Kalli Bidiyon: Duk Najeriya ba wanda suka kai mazan Kano neman mata>>Inji Wannan matashiyar

Wannan matashiyar tace kaf Najeriya babu mazan da suka kai na Kano neman Mata.

Tace mace ko makauniyace, ko gurguwa ko kuturwace sai sun nemeta.

Tace da Zazzagawa aka sani da haka amma yanzu Kanawa sun kwace.

https://www.tiktok.com/@aishajarawabackup1/video/7588508647752305928?_t=ZS-92a3021U7lo&_r=1
Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: A karshe dai Hisbah ta lalata wajen da aka ce wai an ga Sahun Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) a Kano mutane suka rika zuwa suna shan ruwan wajan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *