Sunday, August 9
Shadow

Kalli Bidiyon: Duk matsayinka sai Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya sa maka hannu zaka kai labari a ranar Qiyama>>Malam ya mayarwa da Dr. Hussain Kano Raddi

Malam ya mayarwa da Dr. Hussain Kano raddi kan kalaman da yayi cewa baya son Allah ya kaishi matsayin da sai ya nemi taimakon Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) kamin ya shiga Aljannah a ranar tashin qiyama.

Malam yace wannan magana rashin ladabi ce.

Yace kuma duk matsayinka sai Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya sa maka hannu kamin ka kai labari a ranar qiyama.

https://www.tiktok.com/@izzalatul.bidia/video/7586796033049431352?_t=ZS-92SeWiJppTd&_r=1
Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda wani Kirista ya shiga Masallaci ya samu Liman ya mai karyar shi sabon musulunta ne, yana son a koya masa yadda ake sallah, Ko da Limamin yayi sujada sai ya zaro wuka ya caka mai fiye da sau 40

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *