Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Hadarin da Adam A. Zango ya ta’azzara, duk wani me kaunarsa kawai ya sashi a addu’a>>Inji Murja Kunya

Tauraruwar Tiktok, Murja Kunya ta bayyana cewa lamarin jikin Adam A. Zango ya ta’azzara.

Tace bata san abin yayi muni haka ba.

Tace dan haka tana kiran mutane dasu sakashi a addu’a.

Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok.

Rahotanni sun watsu sosai cewa, Adam A. Zango yayi hadari inda har wnda suka je da sunan taimako suka masa sata.

Karanta Wannan  Shugaba Tinubu ya yanke tudun da yake ba tare da ya kammala dan ya dawo gida Najeriya ya ci gaba da aiki>>Fadar Shugaban kasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *