Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Hadarin da Adam A. Zango ya ta’azzara, duk wani me kaunarsa kawai ya sashi a addu’a>>Inji Murja Kunya

Tauraruwar Tiktok, Murja Kunya ta bayyana cewa lamarin jikin Adam A. Zango ya ta’azzara.

Tace bata san abin yayi muni haka ba.

Tace dan haka tana kiran mutane dasu sakashi a addu’a.

Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok.

Rahotanni sun watsu sosai cewa, Adam A. Zango yayi hadari inda har wnda suka je da sunan taimako suka masa sata.

Karanta Wannan  Yarinya ta yi Goshi: Yadda Ƴar Makaranta Da Aka Kòra Ta Shigo Gari. Ta Samu IPhone 16, Taje Umara, Yanzu Kuma Ga Sabuwar Mota GLK. Allah Ya Sanya Alkhairi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *