
Wani malami ya bayyana da wata Fatawa data dauki hankulan mutane wadda ba’a saba jin irin ta ba.
Yace idan mutum na Azumi ya yi niyyar tarawa da iyalinsa, ko da bai aikata ba, Azuminsa ya karye.
Da yawa dai sun bayyana cewa basu san da wannan aabon keratun nasa ba.