Sunday, January 11
Shadow

Kalli Bidiyon irin gagarumar murnar da aka yi a jihohin Legas da Bayelsa bayan nasarar Najeriya akan Algeria

A jihohin Legas da Bayelsa dake kudancin Najeriya mutane da dama ne suka fito kan tituna suka nuna farin cikinsu da nasarar da Najeriya ta samu akan kasar Algeria.

An ga mutane akan titi suna ta rawa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Yanda Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu Me Babban Shago ta biya duka 'yan Gidansu manya da yara suka tafi aikin Umrah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *