
A jihohin Legas da Bayelsa dake kudancin Najeriya mutane da dama ne suka fito kan tituna suka nuna farin cikinsu da nasarar da Najeriya ta samu akan kasar Algeria.
An ga mutane akan titi suna ta rawa.

A jihohin Legas da Bayelsa dake kudancin Najeriya mutane da dama ne suka fito kan tituna suka nuna farin cikinsu da nasarar da Najeriya ta samu akan kasar Algeria.
An ga mutane akan titi suna ta rawa.