Sunday, January 11
Shadow

Kalli Bidiyon: Lokacin Muna Yara idan Kirsimeti tazo, gida-gida muke bi muna neman inda aka fi bayar da shinkafa da nama me yawa>>Inji Gwamnan Kaduna, Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana cewa, Lokacin suna yara, idan Bikin Kirsimeti yazo, Gida-Gida suke bi suna neman inda ake raba shinkafa da nama da yawa.

Yace kuma suna fatan irin wancan lokacin ya dawo.

Ya bayyana hakane a yayin wani taro da aka hada malaman Musulunci dana Kiristoci a jihar Kaduna.

Karanta Wannan  Furuciñ Da Na Yì Na Cewa Koda Añnàbì SAW Źaì Hana Maùludì Ni Sai Na Yi, Tabbas Ña Yi Kusķùrè Kuma Ina Rokon Alĺah Ya Yafe Mìn, Cewar Mawakin Yabo, Hafiz Abdallah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *