Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Matashi dan Najeriya ya jawo cece-kuce saboda kwace duk wata kyauta da ya baiwa budurwarsa bayan sa suka rabu

Wani matashi dan Najeriya ya jawo cece-kuce sosai a kafafen sada zumunta saboda kwace duk wata kyauta da ya taba yiwa Budurwarsa bayan rabuwarsu.

Lamarin ya jawo cece-kuce a kafafen sada zumunta inda wasu suka goyi bayanshi wasu kuma suka ce be kyauta ba.

https://twitter.com/Teeniiola/status/1989919852396515722?t=HlW6fTe5oIsYdg2muXoXww&s=19

Saidai a martaninsa yace Allah ma ya fitar da Annabi Adamu da Hauwa daga Aljannah bayan da suka saba masa.

https://twitter.com/Aynoniii/status/1989974774970552615?t=tKhdAQsj8v3AEbVIOknCtQ&s=19
Karanta Wannan  Gyaran Tattalin Arzikin Najeriya da shugaba Tinubu ke yi na bada sakamako me kyau yanzu Buhun shinkafa ya fado zuwa Naira 80,000>>Inji Ministan Kudi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *