Wednesday, March 18
Shadow

Kalli Bidiyon: Minti Biyar kamin Amurka ta kai Khàrì Sokoto mun yi magana dasu mun amince musu>>Inji Gwamnatin tarayya

Gwamnatin tarayya tace Mintuna 5 kamin harin da Amurkar ta kai Sokoto, ta yi magana da Amurkar kuma a amince.

Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar ne ya bayana hakan.

Yace yayi magana da jami’in hulda da kasashen waje na kasar Amurka, Marco Rubio inda yace masa suna neman izinin kawo hari Najeriya.

Sai yace masa zai nemi Izini wajan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu, kuma shugaban kasar ya amince da kai harin.

Yace sun dade suna neman yin aiki tare da kasar Amurka dan magance matsalar tsaron Najeriya.

Karanta Wannan  Babu Wata Doka A Nijeriya Da Ta Haramta Tuhumar Kananan Yara Idan Sun Yi Laifi, Tausayin Ne Kawai Ya Sa Tinubu Ya Yafewa Yara Masu Źanga-Źanga, Inji AGF

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *